Unknown Unknown Author
Title: Ana neman iyayen Yaron daya bata
Author: Unknown
Rating 5 of 5 Des:
 -Yaron daya bata mai suna Abdurraham an gano shi a Kano – Hukumar Hisbah na neman iyaye shi   Wani Yaro mai suna Abdurrahman ya bata a a...

 -Yaron daya bata mai suna Abdurraham an gano shi a Kano

– Hukumar Hisbah na neman iyaye shi

 

Wani Yaro mai suna Abdurrahman ya bata a amma an gano shi. Hukumar Hisbah ta garin Kano ce ta gano shi. A yanzu haka ma yana tare dasu inda ake neman iyayen si. An tsinci Abdurrahman ne a unguwar Sharada dake Kano.

Yan kwanaki biyu nan dai mutane da yawa na bata musamman a Arewacin Najeriya. Wannan ya zama dole ga iyaye su sanya ido ga yayan su kuma su tabba cewa duk inda zasu akwai wani babba tare dasu. Jaridar Rariya ta buga labarin

Ya bata ne a Sharada

Abdurrahman

The post Ana neman iyayen Yaron daya bata appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.



from Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM http://ift.tt/1QzMBd9
via IFTTT

About Author

Advertisement

Post a Comment

 
Top